Inkiyar shugaban kasa, Muhammadu Buhari a neman sake zabenshi a zabe me zuwa itace 4+4 wadda masoyanshi ke daga hannaye sama da nuna yatsu hudu, da dama an amince cewa daga birnin Kano ne wannan inkiya ta samo asali, saidai ko wanene ya kirkirota? Me baiwa gwamnan Kano shawara ta fannin kafafen watsa labarai na zamani, Salihu Tanko Yakasai yace wannan matarce.
Salihu ya rubuta cewa, kasancewar inkiyar 4+4 ta zagaye Duniya, bari in gabatar muku da matar da ta kitkiri wannan inkiya a Kano a matsayin inkiyar gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje. Itace Hajiya Sa'adatu Babaji, tsohuwar shugabar gidan rediyon Kano wadda kuma a yanzu itace me baiwa gwamnan Kanon shawara ta musamman akan harkokin mata.
Salihu ya rubuta cewa, kasancewar inkiyar 4+4 ta zagaye Duniya, bari in gabatar muku da matar da ta kitkiri wannan inkiya a Kano a matsayin inkiyar gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje. Itace Hajiya Sa'adatu Babaji, tsohuwar shugabar gidan rediyon Kano wadda kuma a yanzu itace me baiwa gwamnan Kanon shawara ta musamman akan harkokin mata.
Now that the 4+4 slogan has gone global, allow me to introduce to you the Lady that 1st initiated it in Kano, as the slogan of H.E @GovUmarGanduje. This is Hajia Saadatu Babaji, former MD of Radio Kano and currently the Special Adviser to the Governor on Women Mobilization. 👊👊 pic.twitter.com/aDygaIP6qS
— Peacock (@dawisu) January 12, 2019


EmoticonEmoticon